Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya

Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya » Alfijir

Rahotanni na nuna cewa mayakan kungiyar ISWAP na barin sansanonin su dake yankin Sahel da jamhuriyar Nijar, inda suke komawa wasu sassan yankin tafkin Chadi da arewa maso yammaccin Najeriya. kuma sun yada zango ne a jihohin Katsina, Kaduna Zamfara da Sokoto dukkanin su da ke arewacin Najeriya kusa da Nijer. Jaridar Daily Trust a … Read more

Shugaban ECOWAS bola Tinubu ya sakawa Nijar Dokoki

Shugaban ECOWAS bola Tinubu ya sakawa Nijar Dokoki » Alfijir

Gaskiya ina fahimtar akwai gyara ko kuskure a matakan da ECOWAS ta ‘dauka akan lamarin juyin Mulkin kasar Nijar. ‘Kungigar hadin kan cigaban kasashen Africa ta Yamma (ECOWAS) ko CEDEAO da Faransanci, wanda shugaba Tinubu na Nigeria yake shugabanta, abinda nake fahimta shine:   1. Kuskure ne a lokaci guda ECOWAS ta saka Economic Sanctions … Read more