Sojojin Nijar sun amince da karban Sojojin Mali da Burkina Faso

Sojojin Nijar sun amince da tura sojojin Mali da Burkina Faso zuwa ƙasar Domin tayasu yaki da ECOWAS Jagoran juyin mulki a jamhuriyar ta Nijar, Janaral Abdourahamane Tchiani, ya rattaba hannu kan wata doka da za ta bai wa Sojojin Mali da Burkina Faso tura dakaru zuwa ƙasar domin taimakawa wajen kare ƙasar daga harin … Read more

Tirkashe Kotun Birtaniya Ta Tuhumi Diezani Kan Zargin Karbar Cin Hanci

Alison-Maduke ta rike mukamin ministar mai a zamanin mulkin tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan daga 2010 zuwa 2015.   WASHINGTON, D.C. — Wata kotu a Birtaniya ta tuhumi tsohuwar shugabar kungiyar kasashe masu arzikin mai ta OPEC, Diezani Alison-Madueke da laifin karbar cin hanci a lokacin tana rike da mukamin ministar mai a Najeriya. Hukumar … Read more

GWAMNAN KANO YAYI ABIN A YABA

GWAMNAN KANO YAYI ABIN A YABA   Bugu da ƙari cikin zaman da majalisar zartarwa ta gudanar a jiya laraba karkashin jagoranci na, majalisar zartarwa ta amince da abubuwa kamar haka:   1- Mun saki kuɗi kimanin miliyan ɗari 8 da 54 (854m) domin fara gudanar da bikin auren zawarawa a jihar Kano.   2- … Read more

Su wane ne kusoshin gwamnatin Tinubu?

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rantsar da ministocinsa a ranar Litinin, kimanin wata uku bayan kama aiki.   Majalisar ministocin mai ƙunshe da mutum 45 na cike da tsofaffin gwamnoni da ƴan majalisar dokoki.   Kimanin rabin ministocin tsofaffin gwamnoni ne da tsofaffin ƴan majalisa.   Majalisar ministocin kuma ta ƙunshi ƙwararru daga ɓangarori da … Read more

Sojojin Najeriya sun ceto yar makarantar Chibok bayan shekara 9

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto daya daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok, wadda mayaƙan Boko Haram suka sace bayan shafe shekaru tara a hannunsu.   Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa an yi nasarar ceton ne a garin Maiduguri na jihar Borno, kuma an gabatar da ita a hedikwatar rundunar Operation Hadin Kai … Read more

Gwamnatin Najeriya tayi bayani akan shiri na sake dawo da tallafin mai

Gwamnatin Najeriya ta ce babu wani shirin sake maaido da tallafin man da ta cire jim kadan bayan karbar ragamar mulki, duk kuwa da yadda al’ummar kasar ke korafe korafe a game da irin halin kuncin da matakin ya jefa su.     Koma shafin farko / Afirka Gwamnatin Najeriya ta ce babu wani shiri … Read more

NDLEA ta kama dala miliyan 20 da take zargin na boge ne

  NDLEA ta kama dala miliyan 20 da take zargin na boge ne Jami’an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya, National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA), sun kama dala miliyan 20 da take zargin na boge ne a Abuja. Wata sanarwa daga hukumar a yau Lahadi ta ce jami’n sun kama … Read more

Makamin da Rasha ta harba ya kashe mutum 7 ya jikkata 144 –

Mutum bakwai ciki har da wata yarinya ‘yar shekara shida sun mutu, yayin da Rasha ta harba wani makami mai linzami kan wani ɗakin wasanni a birnin Chernihiv da ke arewacin Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda hukumomin ƙasar suka bayyana.   Yan sanda sun ce yara 15 na cikin mutum 144 da suka raunata, … Read more