Tirkashe Kotun Birtaniya Ta Tuhumi Diezani Kan Zargin Karbar Cin Hanci

Tirkashe Kotun Birtaniya Ta Tuhumi Diezani Kan Zargin Karbar Cin Hanci » Alfijir

Alison-Maduke ta rike mukamin ministar mai a zamanin mulkin tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan daga 2010 zuwa 2015.   WASHINGTON, D.C. — Wata kotu a Birtaniya ta tuhumi tsohuwar shugabar kungiyar kasashe masu arzikin mai ta OPEC, Diezani Alison-Madueke da laifin karbar cin hanci a lokacin tana rike da mukamin ministar mai a Najeriya. Hukumar … Read more

Su wane ne kusoshin gwamnatin Tinubu?

Su wane ne kusoshin gwamnatin Tinubu? » Alfijir

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rantsar da ministocinsa a ranar Litinin, kimanin wata uku bayan kama aiki.   Majalisar ministocin mai ƙunshe da mutum 45 na cike da tsofaffin gwamnoni da ƴan majalisar dokoki.   Kimanin rabin ministocin tsofaffin gwamnoni ne da tsofaffin ƴan majalisa.   Majalisar ministocin kuma ta ƙunshi ƙwararru daga ɓangarori da … Read more

Sojojin Najeriya sun ceto yar makarantar Chibok bayan shekara 9

Sojojin Najeriya sun ceto yar makarantar Chibok bayan shekara 9 » Alfijir

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto daya daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok, wadda mayaƙan Boko Haram suka sace bayan shafe shekaru tara a hannunsu.   Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa an yi nasarar ceton ne a garin Maiduguri na jihar Borno, kuma an gabatar da ita a hedikwatar rundunar Operation Hadin Kai … Read more

Gwamnatin Najeriya tayi bayani akan shiri na sake dawo da tallafin mai

Gwamnatin Najeriya tayi bayani akan shiri na sake dawo da tallafin mai » Alfijir

Gwamnatin Najeriya ta ce babu wani shirin sake maaido da tallafin man da ta cire jim kadan bayan karbar ragamar mulki, duk kuwa da yadda al’ummar kasar ke korafe korafe a game da irin halin kuncin da matakin ya jefa su.     Koma shafin farko / Afirka Gwamnatin Najeriya ta ce babu wani shiri … Read more

Makamin da Rasha ta harba ya kashe mutum 7 ya jikkata 144 –

Makamin da Rasha ta harba ya kashe mutum 7 ya jikkata 144 - » Alfijir

Mutum bakwai ciki har da wata yarinya ‘yar shekara shida sun mutu, yayin da Rasha ta harba wani makami mai linzami kan wani ɗakin wasanni a birnin Chernihiv da ke arewacin Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda hukumomin ƙasar suka bayyana.   Yan sanda sun ce yara 15 na cikin mutum 144 da suka raunata, … Read more