Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya

Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya » Alfijir

Rahotanni na nuna cewa mayakan kungiyar ISWAP na barin sansanonin su dake yankin Sahel da jamhuriyar Nijar, inda suke komawa wasu sassan yankin tafkin Chadi da arewa maso yammaccin Najeriya. kuma sun yada zango ne a jihohin Katsina, Kaduna Zamfara da Sokoto dukkanin su da ke arewacin Najeriya kusa da Nijer. Jaridar Daily Trust a … Read more