Sojojin Nijar 17 sun hallaka a sakamakon harin ta’addanci

Sojojin Nijar 17 sun hallaka a sakamakon harin ta'addanci » Alfijir

Ma’aikatar tsaron jamhuriyar Nijar ta sanar da mutuwar sojojin kasar 17, a wani harin kwanton bauna da aka kai musu cikin wani yanki dake arewa maso yammacin kasar, gab da iyakar Burkina Faso.   Ta cikin wata sanarwa da ma’aikatar Sojojin Nijar da tsaron kasar ta fitar yau ta ce maharan da ake zargin yan … Read more

Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya

Mayakan ISWAP na kwarara daga Sahel zuwa tafkin Chadi da Najeriya » Alfijir

Rahotanni na nuna cewa mayakan kungiyar ISWAP na barin sansanonin su dake yankin Sahel da jamhuriyar Nijar, inda suke komawa wasu sassan yankin tafkin Chadi da arewa maso yammaccin Najeriya. kuma sun yada zango ne a jihohin Katsina, Kaduna Zamfara da Sokoto dukkanin su da ke arewacin Najeriya kusa da Nijer. Jaridar Daily Trust a … Read more

Manyan Jahohi 19 da ke Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa

Manyan Jahohi 19 da ke Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa » Alfijir

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya ta yi gargadi, cewa manyan jahohi 19 da garuruwa 56 a sassa daban-daban na kasar, za su yi fama da mamakon ruwan sama, wanda zai iya haddasa ambaliya a cikin wannan wata na Agusta da ake ciki. Don haka an bukaci jama’a, musamman ma wadanda ke zaune a … Read more

Laifin Me Maryam Shatty Tayi Aka Cire ta a minista??

Laifin Me Maryam Shatty Tayi Aka Cire ta a minista?? » Alfijir

Maryam Shatty: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?   Wannan baiwar Allah ta samu sunanta ya bayyana cikin jerin Ministocin da Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya zayyana a gwamnatinsa.   Wani abin mamaki shi ne, ana samun labarin, sai aka tarbe shi da mabanbantan ra’ayoyi. Wasu, musamman masoya da abokan arziki, sai suka shiga … Read more

Sojojin Nijar sun ɗauki mataki kan Najeriya

Sojojin Nijar sun ɗauki mataki kan Najeriya » Alfijir

Sojojin Nijar sun ɗauki mataki kan Najeriya   Gwamnatin mulkin soja a jamhuriyar Nijar ta yanke duk wata hulɗa da Najeriya bayan zaman masalaha ya rushe.   Wannan mataki na zuwa ne bayan shugaba Tinubu ya tura Sarkin Musulmi da Abdulsalami Abubakar, su gana da sojojin da suka kifar da gwamnatin Bazoum.   Rahoto ya … Read more

labari da dumi duminsa Sunan Ministocin da aka fitar yau

labari da dumi duminsa Sunan Ministocin da aka fitar yau » Alfijir

LABARI DA DUMI DUMINSA Wadannan sune ministocin Tinubu zagaye na biyu. Jama’a me zaku ce game da wadannan sunayen, musamman akwai wadanda ake zarginsu da almundahna da dukiyan al’umma a lokacin da suke gwamnoni?     1. Ahmad Tijjani Gwarzo. 2. Maryam Shetty. 3. Yusuf Tanko Sununu. 4. Atiku Bagudu. 5. Bello Matawalle. 6. Ibrahim … Read more