Shugaban ECOWAS bola Tinubu ya sakawa Nijar Dokoki

Shugaban ECOWAS bola Tinubu ya sakawa Nijar Dokoki » Alfijir

Gaskiya ina fahimtar akwai gyara ko kuskure a matakan da ECOWAS ta ‘dauka akan lamarin juyin Mulkin kasar Nijar. ‘Kungigar hadin kan cigaban kasashen Africa ta Yamma (ECOWAS) ko CEDEAO da Faransanci, wanda shugaba Tinubu na Nigeria yake shugabanta, abinda nake fahimta shine:   1. Kuskure ne a lokaci guda ECOWAS ta saka Economic Sanctions … Read more

AN FASA RUMBU A ADAMAWA

AN FASA RUMBU A ADAMAWA » Alfijir

ABINDA YA FARU A JIHAR ADAMAWA Dazu gungun Mutane maza da mata manyan da kanana a birnin Yola jihar Adamawa sun fasa rumbun ajiyar abinci na Jihar Adamawa suja dasa wawa Jami’an tsaro sun kawo dauki, kuma sunyi harbi, an samu asaran rayuka sosai A halin yanzu Gwamnan jihar Adamawa Umar Fintiri ya ayyana dokar … Read more

Nan da shekara ɗaya, za a samu kyakkyawan sauyi a Najeriya – Kashem Shettima

Nan da shekara ɗaya, za a samu kyakkyawan sauyi a Najeriya - Kashem Shettima » Alfijir

Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Kashim Shettima, ya ce Najeriya za ta samu kyakkyawan sauyi nan da wata tara zuwa shekara ɗaya karkashin mulkin shugaba Bola Ahmed Tinubu. Mataimakin shugaban ƙasar ya bayar da tabbacin ne a ranar Juma’a a birnin St Petersburg yayin wani zama da al’ummar ƴan Najeriya mazauna Rasha. Kashim ya tabbatarwa ƴan … Read more

Ta yaya zan kare kaina daga ciwon hanta?

Ta yaya zan kare kaina daga ciwon hanta? » Alfijir

Wasu bayanai na cewa fiye KO sama da mutum miliyan ɗaya ne duk shekara ke mutuwa sanadin ciwon hanta. Don haka, yayin da al’umma ke tunawa da wannar Ranar Ciwon Hanta ta Duniya, ƙwararru a fannin lafiya suna jaddada buƙatar zuwa gwaji da kuma yin allurar riga-kafi a matsayin mafi Muhimmanci. A wannan zantawa da … Read more