Makamin da Rasha ta harba ya kashe mutum 7 ya jikkata 144 –

Makamin da Rasha ta harba ya kashe mutum 7 ya jikkata 144 - » Alfijir

Mutum bakwai ciki har da wata yarinya ‘yar shekara shida sun mutu, yayin da Rasha ta harba wani makami mai linzami kan wani ɗakin wasanni a birnin Chernihiv da ke arewacin Ukraine da safiyar Asabar, kamar yadda hukumomin ƙasar suka bayyana.   Yan sanda sun ce yara 15 na cikin mutum 144 da suka raunata, … Read more

A karon farkon tawagar ECOWAS ta gana da Bazoum

A karon farkon tawagar ECOWAS ta gana da Bazoum » Alfijir

Tawagar ECOWAS kungiyar kasashen yammacin Afrika, ta samu nasarar ganawa da hambararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum. Ziyarar na zuwa ne kwana guda bayan kammala taron hafsoshin sojojin kasashen da ke karkashin kungiyar ECOWAS ta gudana a Ghana, inda suka bayyana aniyarsu ta yin amfani da karfin soji wajen maida gwamnatin farar hula, muddin sojojin … Read more

A karon farkon tawagar ECOWAS ta gana da Bazoum

A karon farkon tawagar ECOWAS ta gana da Bazoum » Alfijir

Tawagar kungiyar kasashen yammacin Afrika ECOWAS, ta samu nasarar ganawa da hambararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum. Janar Abdulsami Abubakar Mai Ritaya, da mai alfarma Sarkin Musulmi na kasar Muhammad Sa’ad Abubakar, suka sake komawa kasar don gudanar da tattaunawa gameda juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar saboda gudun afkuwar Yaki. Ziyarar na … Read more

Me ‘yan Najeriya ke cewa kan ma’aikatun ministocin Tinubu?

Me 'yan Najeriya ke cewa kan ma'aikatun ministocin Tinubu? » Alfijir

Bayan shafe kimanin kwana tamanin a kan mulki, a ranar Litinin mai zuwa Shugaba Bola Tinubu zai rantsar da ministocinsa 45 da majalisar dattijan Najeriya ta tabbatar.   Wannan wata manuniya ce cewa, gwamnatin Tinubu ta gama tsayuwa, inda za ta kama aiki gadan-gadan.   Ma’aikatun da aka bai wa ministocin mafi ba-zata, akwai ta … Read more

Menene gaskiyar labarin da ake yadawa, na farashin Man Fetur zai koma Naira 250 ko 300 a sati mai zuwa?

Menene gaskiyar labarin da ake yadawa, na farashin Man Fetur zai koma Naira 250 ko 300 a sati mai zuwa? » Alfijir

Menene gaskiyar labarin da ake yadawa, na farashin Man Fetur zai koma Naira 250 ko 300 a sati mai zuwa?     Tun jiya nake ta ganin mutane suna fostin din labarin, amma har zuwa yanzu ban samu cikakken bayani akai ba. Wasu na hasashen cewa, tallafin Man Fetur din ne ake son a dawo … Read more

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Wa Dakarun Ta Kashedi

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Wa Dakarun Ta Kashedi » Alfijir

Rundunar Sojin Najeriya ta yi wa dakarunta kashedi dangane da takon-saka da ke wanzuwa tsakanin gwamnatin Sojin Jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS.    KAI-TSAYE Search NAJERIYA Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Wa Dakarun Ta Kashedi Kada Su Dauki Umurnin Da Ba Ita Ta Bayar Ba 4 hours ago Muhammadu Nasir Hadiza Kyari  Rundunar … Read more

Gwamnatin Najeriya Za Ta Sake Gurfanar Da Emefiele Kan Wasu Sabbin Tuhume-tuhume

Gwamnatin Najeriya Za Ta Sake Gurfanar Da Emefiele Kan Wasu Sabbin Tuhume-tuhume » Alfijir

Godwin Emefiele, wanda ya yi yunkurin neman shugabancin Najeriya a shekarar da ta gabata, na fuskantar kalubalen shari’a, yayin da masu shigar da kara a Najeriya suka shigar da kara a gaban kotu na tuhume-tuhume 20 a kansa.   ABUJA, NIGERIA – A wannan watan na Agustan 2023 ne gwamnatin tarayya Najeriy za ta gurfanar … Read more