Yan sandan sun gano mata 26 da ake shirin safara
Yan sandan Kenyan sun gano wasu mata ‘yan asaslin ƙasar Habasha har 26 da masu sarafarar jama’a suka kulle a wani kangon gida a tsakiyar garin Murang’a. Jami’an tsaron ‘yan sandan sun kai samamen a daren ranar Litinin inda suka kutsa kai cikin ƙaramin gidan da aka tsare matan waɗanda suka shafe har tsawon mako … Read more