An Kama Wasu Mata Guda biyu Da Harsasin Bindiga
AN SAN IYAYE MATA DA TAUSAYI Ba shakka an san iyaye mata da tausayi da jin-kai, sai dai kash ba haka abin yake ba a gurin wadannan matan aure guda biyu Rashida Umar da Rukaiya Ladan Jami’an ‘Yan sandan sirri sun kama Rashida da Rukaiya a garin Akwanga dake jihar Nasarawa dauke da … Read more