Sojojin Najeriya Sun Kai Hari Kan Rumbunan Ajiye Makaman ‘Yan Kungiyar IPOB

Sojojin Najeriya Sun Kai Hari Kan Rumbunan Ajiye Makaman ‘Yan Kungiyar IPOB » Alfijir

A daidai lokacin da ‘yan awaren da ke rajin kafa kasar Biafra ke ci gaba da neman haddasa tarzoma, jiragen mayakan saman Najeriya sun kai hari a rumbunan adana makamansu a jihohin Imo da Anambra, lamarin da kwararru da mazauna yankin suka yaba da shi.   ABUJA, NIGERIA — ‘Yan awaren da ke fafutukar neman … Read more

Kana Son Ƙara Ƙiba? Gah Abunda yakamata Kayi

Kana Son Ƙara Ƙiba? Gah Abunda yakamata Kayi » Alfijir

Yayin da mutane da dama suke burin sirancewa, akwai waɗanda suke rayuwa cikin ƙunci saboda rama da rashin ƙiba.   Masana lafiya sun bayyana cewar rama ba matsala ba ce, sai idan ta danganci yanayi irin na tsananin rashin son cin abinci da kuma cutar raunin ƙashi.   Abinci mai ɗauke da sindarai masu inganci … Read more

Wani baturen Birtaniya yayi lalata da karnuka

Wani baturen Birtaniya yayi lalata da karnuka » Alfijir

Wani sanannen mai nazari kan rayuwar kadoji ɗan asalin Birtaniya ya amsa tuhumar da ake yi masa ta yin lalata da dabbobi da kuma mallakar abubuwan da suka jiɓanci cin zarafin yara.   Wata kotu a ƙasar Australiya ce ta saurari ƙarar, kan cewa Adam Britton ya ɗauki bidiyon kansa yana azabtar da gwamman karnuka … Read more

Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III CFR, Ya Tabbatar da Sarautu Ga ‘Yan Uwansa Mata Su Goma Sha Daya (11)

Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III CFR, Ya Tabbatar da Sarautu Ga ‘Yan Uwansa Mata Su Goma Sha Daya (11) 1* Sarauniyar Wajen Gombe÷ Hajiya Dr. Amina J. Mohammed. Mataimakiyar Sakatare Janar Na Majalisar Dinkin Duniya. 2* Magajiyar Gombe÷ Hajiya Fatima Shehu Abubakar. ‘Yar Sarkin Gombe Shehu Abubakar, Maidakin Dr. Abubakar … Read more

An Kama Wasu Mata Guda biyu Da Harsasin Bindiga

An Kama Wasu Mata Guda biyu Da Harsasin Bindiga » Alfijir

AN SAN IYAYE MATA DA TAUSAYI   Ba shakka an san iyaye mata da tausayi da jin-kai, sai dai kash ba haka abin yake ba a gurin wadannan matan aure guda biyu Rashida Umar da Rukaiya Ladan   Jami’an ‘Yan sandan sirri sun kama Rashida da Rukaiya a garin Akwanga dake jihar Nasarawa dauke da … Read more

An Sace Kwamishinan ‘yan sanda a Jihar Benue

An Sace Kwamishinan 'yan sanda a Jihar Benue » Alfijir

‘Yan Sanda Sun Tabbatar Da Sace Kwamishina A Jihar Benue   Rundunar ‘yan sandan Jihar Benue ta tabbatar da sace kwamishinan sadarwa, al’adu da yawon shakatawa na Jihar, Mr. Mathew Abo.   BINUWAI, NAJERIYA — Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, Madam Sewuese Kate Anene, a wani takaitaccen sako da ta aike wa … Read more

Yan sanda sun kama wani mutum bisa laifin dukan ƴaƴansa har suka mutu

Yan sanda sun kama wani mutum bisa laifin dukan ƴaƴansa har suka mutu » Alfijir

Ƴan sanda a Thailand sun kama wani magidanci bisa zargin shi da lakaɗa wa ƴarsa tare da wasu ƙananan ƴaƴansa dukan da ya yi sanadin mutuwar su.   Haka nan kuma mutumin, mai suna Songsak Songsaeng ya kashe wasu ƴaƴansa maza ƙanana guda biyu a lokacin da yake auren tsohuwar matarsa.   Waɗannan tuhume-tuhume sun … Read more

Ƴan sanda sun kama mutum 20 bisa zargin garkuwa da mutane

Ƴan sanda sun kama mutum 20 bisa zargin garkuwa da mutane » Alfijir

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba ta ce ta kama wasu mutum 20 bisa zargin yin garkuwa da mutane a faɗin jihar.   Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Abdullahi Usman ya ce, sun kama mutanen ne bayan samun bayanan sirri da samun korafe-korafe wajen jama’a dangane da ayyukan masu garkuwan, da … Read more