Matar da Take Cinye Buhun Masara a kwana kadan Auren ta ya Mutu
Matar Da Take Cinye Rabin Buhun Masara Ita Kaɗai A Mako Ɗaya Auran Ta Ya Mutu. Daga Fatima Nuraddeen Dutsin-ma. A wani rahoto da muke samu na wata mata mai suna Angela cewa mijin ta ya dirƙa mata saki biyo bayan yadda ciyar da ita ya gagaresa. Mijin nata mai suna Daniel ɗan asalin Jihar … Read more