Labarai

Allah Ya Yiwa Sanata Dr. Bello Maitama Yusuf CON, ( Sardaunan Dutse ) Rasuwa A birnin Kano.

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJIUN

 

Allah ya yiwa Sanata Dr. Bello Maitama Yusuf CON, ( Sardaunan Dutse ) Rasuwa A birnin Kano, ya rasu Bayan Fama da gajeriyar rashin lafiya.

 

Sanata Bello Maitama Yusuf yayi sanata a jihar Jigawa, wanda ya bada gudumawa wurin taimakawa jama’an jihar sa ta Jigawa.

 

Muna Addu’ar Allah Ya jikansa Rahama.