Labarai

Ɗalibin Jami’ar Gwamnatin Tarayya Dake Dutsinma A Jihar Katsina Ya Rasu.

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

 

Ɗalibin Jami’ar Gwamnatin Tarayya Dake Dutsinma A Jihar Katsina Ya Rasu

 

Allah Ya Yi Wa Abubakar Nasiru Barda, Wanda Ɗalibi Ne Dake Aji Biyu Kuma Yana Karanta Kimiyyar Na’ura Mai Kwaƙwalwa A Jami’ar Gwamnatin Tarayya Dake Dutsinma A Jihar Katsina Rasuwa, Jiya Alhamis.

 

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Mahaifinsa Dake Filin Samji, Cikin Garin Katsina.

 

Allah Ya Jikansa Da Rahama!. Amiiin 🤲🙏🙏

 

Daga Jamilu Dabawa, Katsina